Hebrews 9:27 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Kamar dai yadda aka ƙaddara wa mutum yă mutu sau ɗaya, bayan haka kuma sai shari’a,
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
كَمَرْ يَدَّ عَكَ شِرْيَ وَطَنْ أَدَمْ يَمُتُ سَوْ طَيَ تَكْ، بَايَنْ حَكَ سَيْ شَرِيعَرْ اللَّهْ ،
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Tun da yake an ƙaddara wa ɗan adam ya mutu sau ɗaya ne, bayan haka kuma sai shari'a,