Hosea 1:6 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Gomer ta sāke ɗauki ciki ta kuma haifi ’ya mace. Sai Ubangiji ya ce wa Hosiya, “Ka ba ta suna, Lo-Ruhama, gama ba zan ƙara nuna wa gidan Isra’ila ƙauna ba, har da zan gafarta musu.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
غُواْمٜىٰرْ تَسَاكٜىٰيِنْ ثِكِ تَحَيْڢِ یَ مَثٜىٰ؞ سَيْ يَهْوٜىٰهْ يَثٜىٰ وَ يُوشَعُ «كَسَا مَتَ سُنَ لُواْ رُهَمَ، غَمَا بَذَنْ سَاكٜىٰيِنْ جِنْڧَيْ غَ مُتَنٜىٰنْ غِدَنْ إِسْرَٰٓءِيلَ بَ؞ بَاشَكَّ بَذَنْ غَاڢَرْثٜىٰسُبَ كُمَ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Gomer ta kuma ɗauki ciki, ta haifi 'ya mace. Ubangiji kuma ya ce wa Yusha'u, “Ka raɗa mata suna Bajinƙai, gama ba zan ƙara yi wa jama'ar Isra'ila jinƙai ba, har da zan gafarta mata.