Hosea 13:16 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Dole mutanen Samariya su ɗauki laifinsu, domin sun tayar wa Allahnsu. Za a kashe su da takobi; za a fyaɗa ƙananansu da ƙasa, za a ɓarke matansu masu ciki.”
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
سَمَرِيَ ذَاسُ طَوْكِ أَلْحَكِنْ لَيْڢِنْسُ، غَمَا سُنْيِ وَ اللَّهْ نْسُ تَاوَيٜىٰ؞ عِ، ذَاسُمُتُ تَوُرِنْ تَكُواْبِنْ يَاڧِ، ذَاعَ ڢَرْڢَشٜىٰ كَوُنَنْ جَرِرَنْسُ عَڧَسَا، عَكُمَ ڟَٰغٜىٰ مَاتَنْسُ مَاسُثِكِ؞»
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Samariya za ta ɗauki hakkin zunubinta, Gama ta tayar wa Allahnta. Za a kashe mutanenta da takobi. Za a fyaɗa jariranta a ƙasa, A kuma tsage matanta masu ciki.”