Hosea 13:4 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
“Amma ni ne Ubangiji Allahnku, wanda ya fitar da ku daga Masar. Ba za ku yarda da wani Allah ba sai ni, ba wani Mai Ceto in ban da ni.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
إِنْجِ يَهْوٜىٰهْ ، «نِے يَهْوٜىٰهْ نِنٜىٰ اللَّهْ نْكُ تُنْدَغَ ڧَسَرْ مَصَرْ؞ بَكُسَنْ وَنِ اللَّهْ بَ سَيْ نِے، بَنْدَ نِے، بَابُ مَيْ ثٜىٰتُواْ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Ubangiji ya ce, “Ni ne Ubangiji Allahnku Tun daga ƙasar Masar. Banda ni ba ku san wani Allah ba, Banda ni kuma ba wani mai ceto.