Hosea 14:8 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Efraim zai ce, me kuma zai haɗa ni da gumaka? Zan amsa masa in kuma lura da shi. Ni kamar koren itacen fir ne; amincinka yana fitowa daga gare ni ne.”
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
«مُتَنٜىٰنْ إِسْرَٰٓءِيلَ عَ أَرٜىٰوَ ذَاسُثٜىٰ، ‹إِنَا ضُوَنْمُ دَ غُمَكَ؟› غَمَا نِے اللَّهْ نْسُ نٜىٰ، نِنٜىٰ ذَنْ سَوْرَرٜىٰسُ إِنْيِمُسُ أَلْبَرْكَ؞ كَمَرْ إِتَاثٜىٰ مَيْ يَوَنْ غَنْيٜىٰ كُواْرٜىٰ شَرْ، حَكَ نِے يَهْوٜىٰهْ ذَنْسَا سُيَلْوَتَ، نِنٜىٰ تُوشٜىٰنْ أَلْبَرْكَرْسُ؞»
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Ya mutanen Ifraimu, me zan yi da gumaka? Ni ne wanda yake amsa muku, mai lura da ku kuma. Ni kamar itacen fir ne mai ganyaye kore shar. Daga gare ni, kuke samun 'ya'ya.”