Isaiah 1:20 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
amma in kuka yi tsayayya kuka kuma yi tayarwa, za a kashe ku da takobi.” Ni Ubangiji na faɗa.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
عَمَّا عِدَنْ كُنْڧِ، كُكَيِ مِنِ تَاوَيٜىٰ، تَكُواْبِنْ يَاڧِ ذَيْثِنْيٜىٰكُ؞ غَمَا دَ بَاكِنَ، نِے يَهْوٜىٰهْ نَا ڢَطَا؞»
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Amma idan kuka ƙi, kuka raina ni, mutuwa ce ƙaddararku. Ni Ubangiji na faɗi wannan.”