Isaiah 1:24 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Saboda haka Ubangiji, Ubangiji Maɗaukaki, Mai Iko nan na Isra’ila, ya furta, “Kai, zan sami hutu daga maƙiyana in kuma yi ramuwa a kan abokan gābana.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
إِنْجِ عُبَنْغِجِ يَهْوٜىٰهْ مَيْ ضُنْدُنَا ، مَيْ إِيكُواْ نَ إِسْرَٰٓءِيلَ، «حَڧِيڧَ، ذَنْ ظُبَ ڢُشِنَ عَكَنْ مَاسُ ڧِينَ، إِنْيِ رَامُوَا عَكَنْ مَاسُ غَابَادَنِے؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Domin haka fa yanzu, sai ku kasa kunne ga abin da Ubangiji Mai Runduna, Allah mai iko na Isra'ila, yake cewa, “Zan ɗauki fansa a kanku ku maƙiyana, ba za ku ƙara wahalshe ni ba.