Isaiah 1:28 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Amma za a karye ’yan tawaye da masu zunubi, waɗanda suka rabu da Ubangiji kuma za su hallaka.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
عَمَّا ڢَا یَنْ تَاوَيٜىٰ دَ مَاسُ ذُنُوبِ، ذَاعَ هَلَكَاسُ، وَطَنْدَ سُكَڧِ يَهْوٜىٰهْ كُمَ، ذَاعَ كَوَرْدَسُو؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Amma zai ragargaza dukan wanda ya yi zunubi, ya tayar gāba da shi, zai kashe duk wanda ya rabu da shi.