Isaiah 1:3 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Saniya ta san maigidanta, jaki ya san wurin sa wa dabbobi abinci maigidansa, amma Isra’ila ba su sani, mutanena ba su gane ba.”
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
سَانِيَرْ نُواْمَ تَا سَنْ مَيْ عِتَ، جَاكِ كُمَ يَا سَنْ وُرِنْ دَ مَيْشِ يَكَنْ بَاشِ عَبِنْثِ، عَمَّا إِسْرَٰٓءِيلَ بَاسُدَ سَنِ، مُتَنٜىٰنَ بَاسُدَ غَانٜىٰوَ؞»
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Shanu sun san ubangijinsu, jakai sun san wurin da ubangijinsu yake ba su abinci. Amma wannan ya fi abin da jama'ata Isra'ila suka sani. Ba su gane ba ko kaɗan.”