Isaiah 1:4 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Kash, ya ke al’umma mai zunubi, mutane cike da laifi, tarin masu aikata mugunta, ’ya’yan da aka miƙa wa lalaci! Sun yashe Ubangiji; sun rena Mai Tsarkin nan na Isra’ila suka juya masa baya.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
أَيَّ! أَلْعُمَّ مَيْ ذُنُوبِ! مُتَنٜىٰ مَاسُثِكٜىٰ دَ لَيْڢُواْڢِ، ڧُنْغِيَرْ مُوغَيٜىٰ، یَیَ مَرَسَ غَسْكِيَ، مَاسُ كَوْثٜىٰوَ دَغَ يَهْوٜىٰهْ ، مَاسُ رٜىٰنَ مَيْ ڟَرْكِے نَ إِسْرَٰٓءِيلَ، مَاسُ جُويَا مَسَ بَايَ!
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
An hallaka ki, ke al'umma mai zunubi, ku lalatattun mutane! Zunubinku ya ja ku ƙasa! Kun ƙi Ubangiji, Allah Mai Tsarki na Isra'ila, kun juya masa baya.