Isaiah 10:2 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
don su hana matalauta hakkinsu su kuma ƙi yin shari’ar gaskiya a kan waɗanda suke zaluntar mutanena, suna ƙwace wa gwauraye dukiyarsu suna kuma yi wa marayu ƙwace.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
دُوانْ كُحَنَ شَرِيعَرْ غَسْكِيَ غَ مَرَرْ ڧَرْڢِے، كُحَنَ وَ مَتَلَوْتَ نَمُتَنٜىٰنَ حَكِّنْسُ، كُڨُوثٜىٰ مَاتَانْدَ مَذَنْسُ سُكَ مُتُ، كُمَيْدَ مَرَايُ أَبِنْ غَنِمَرْكُ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Ta haka kuke hana wa talakawa hakkinsu, kuna kuma ƙin yi musu shari'ar gaskiya. Ta haka kuke ƙwace dukiyar gwauraye, wato matan da mazansu suka rasu, da ta marayu.