Isaiah 10:32 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
A wannan rana za su dakata a Nob; za su jijjiga ƙarfinsu a dutsen Diyar Sihiyona, a tudun Urushalima.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
يَوْ أَسُّرِيَاوَا سُنْ طَنْ دَكَتَ أَ نُوابْ، سُنَ مِيڧٜىٰ يَڟَرْ بَرَظَنَ غَ ذُوثِيَاتَ سِهِيُواْنَ، وَتُواْ تُدُنْ عُرُوشَلِيمَ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Yau abokan gāba suna cikin Nob, daga can suke nuna wa Dutsen Sihiyona yatsa, wato wanda yake cikin Urushalima.