Isaiah 10:6 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Na aike shi gāba da al’umma marar sanin Allah, na tura shi gāba da mutanen da suka ba ni fushi, don yă kwashe ganima yă kuma yi wason ganima, yă tattake su kamar laka a tituna.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
نَا عَيْكٜىٰتَ تَڢَاطَ وَ أَلْعُمَّ مَرَرْ ڟُواْرُوانْ اللَّهْ ، نَا عُمَرْثٜىٰتَ تَيِ يَاڧِ دَ مُتَنٜىٰنْ دَ نَكٜىٰ ڢُشِے دَسُو، دُواْمِنْ تَڨُوثٜىٰ كَايَ تَيِسَاتَا، تَتَتَّكٜىٰ مُتَنٜىٰنَ كَمَرْ لَاكَ عَكَنْ تِيتُنَ؞»
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Na aiki Assuriya ta faɗa wa al'ummar da ba ta tsoron Allah, da yaƙi, wato jama'ar da ta sa na yi fushi. Na aike su su yi waso su yi sata, su tattake jama'a kamar ƙura a tituna.”