Isaiah 13:16 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Za a fyaɗa ’ya’yansu a ƙasa su yi kucu-kucu a idanunsu; za a washe gidajensu, a kuma kwana da matansu.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
ذَاعَ ڢَرْڢَسَ كَوُنَنْ جَرِرَنْسُ أَعِدُوانْسُ، ذَاعَ ݣُوشِ كَايَنْ غِدَاجٜىٰنْسُ، ذَاعَ تِلَسْتَ مَاتَنْسُ عَكْوَانَ دَسُو؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Sa'ad da suke cikin halin ƙaƙa naka yi, za a fyaɗa 'ya'yansu ƙasa, su mutu. Za a washe gidajensu, a yi wa matansu faɗe.”