Isaiah 13:17 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Duba, zan zuga mutanen Medes su yi gāba da su, su da ba su kula da azurfa ba kuma ba sa damuwa da zinariya.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
غَاشِ، إِنَ ذُغَ مٜىٰدِيَاوَا سُڢَاطُواْ مُسُ، مُتَنٜىٰنْ دَ بَسُ دَامُ دَ أَظُرْڢَابَ، بَكُوَ ذَاعَ جَرَّبْثٜىٰسُ دَ ظِينَارِيَبَ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Ubangiji ya ce “Ina zuga mutanen Mediya, don su faɗa wa Babila da yaƙi. Ba su kula da azurfa ba, ba kuwa za a jarabce su da zinariya ba.