Isaiah 13:6 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Ku yi ihu, gama ranar Ubangiji ta yi kusa za tă zo kamar hallaka daga Maɗaukaki.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
يِ إِيهُ! غَمَا رَانَرْ يَهْوٜىٰهْ تَيِ كُسَ، رَانَرْ دَ مَيْ إِيكُواْ دُكَ ذَيْ يِ هَلَّكَ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Ku yi ihu saboda shan azaba, ranar Ubangiji ta yi kusa. Ranar da Mai Iko Dukka zai kawo hallaka.