Isaiah 14:25 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Zan ragargazar da Assuriya a cikin ƙasata; a kan duwatsuna zan tattake shi. Za a ɗauke nauyin da ya sa wa mutanena, a kuma ɗauke nauyinsa daga kafaɗunsu.”
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
ذَنْ هَلَّكَ أَسُّرِيَاوَا عَڧَسَاتَ تَ إِسْرَٰٓءِيلَ، إِنْ تَتَّاكٜىٰسُ عَتُدَّيْنَ؞ دَ كَيْنَ ذَنْ یَنْتَرْدَ مُتَنٜىٰنَ دَغَ غُنْغُمٜىٰنْ دَنِّيَ تَ أَسُّرِيَ، دَغَ نَوْيِنْ وَهَلَ عَكَڢَطَرْ جَمَعَتَ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Zan hallaka Assuriyawa a ƙasata ta Isra'ila, in tattake su a kan duwatsuna. Zan 'yantar da jama'ata daga karkiyar Assuriyawa, daga nauyin da suka tilasta musu su ɗauka.