Isaiah 16:4 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Ku bar Mowabawa masu gudun hijira su zauna tare da ku; ku zama mafakarsu daga mai neman hallaka su.” Mai danniya zai zo ga ƙarshe hallaka kuma za tă daina; masu lalatar da ƙasa za su kare
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
كُبَرْمُ، مُو دَ عَكَ كُواْرٜىٰمُ، مُذَوْنَ عَڧَسَرْكُ؞ كُڟَرٜىٰمُ دَغَ مَاسُ نٜىٰمَ سُهَلَكَامُ؞» دَنِّيَ دَ هَلَّكَرْوَ ذَاسُ طَوْكٜىٰ، كُمَ مَاسُ لَلَتَرْدَ ڧَسَرْ ذَاسُ ٻَثٜىٰ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Ku bar mu mu zauna ƙasarku. Ku kāre mu daga masu neman hallaka mu.” Zalunci da hallakarwa za su ƙare, masu lalatar da ƙasar za su ƙare.