Isaiah 17:13 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Ko da yake mutane suna ruri kamar sukuwar raƙuman ruwa, sa’ad da ya tsawata musu za su gudu can da nisa, aka kore su kamar yayinda iska ya hura a kan tuddai, kamar tattake kuma a cikin guguwa.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
كُواْدَيَكٜىٰ أَلْعُمَّيْ سُنَ رُورِ سُنَ رُورِ كَمَرْ رُورِنْ ضُوَيٜىٰ مَاسُيَوَ، عَمَّا اللَّهْ ذَيْ ڟَاوَتَا مُسُ سُٻَثٜىٰ؞ كَمَرْ دُوسَرْ دَ إِسْكَ تَكٜىٰ هُورَاوَ عَكَنْ تُدَّيْ كُواْ ڧُورَرْ غُوغُوَ عَ إِسْكَ مَيْ ڧَرْڢِے، حَكَ ذَاسُ ٻَثٜىٰ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Al'ummai sun ci gaba kamar sukuwar raƙuman ruwa, amma Allah ya tsauta musu suka kuwa janye, aka kora su kamar ƙura a gefen dutse, kamar kuma tattaka a cikin guguwa.