Isaiah 17:3 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Birni mai katanga za tă ɓace daga Efraim, ikon sarauta kuma daga Damaskus; raguwar Aram za tă zama kamar darajar Isra’ila,” in ji Ubangiji Maɗaukaki.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
وُرَرٜىٰنْ كَتَنْغَ نَ إِسْرَٰٓءِيلَ ذَاسُ ٻَثٜىٰ، مُلْكٍ دِمَشْڧُ كُمَ ذَيْ ڧَارٜىٰ؞ ذَاعَڧَسْڧَنْتَرْ دَ ضَغُواْوَرْ سُورِيَ، كَمَرْ يَدَّ ذَاعَ ڧَسْڧَنْتَرْ دَ طَوْكَكَرْ إِسْرَٰٓءِيلَ؞ نِے يَهْوٜىٰهْ مَيْ ضُنْدُنَا نَا ڢَطَا؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Ba za a kāre Isra'ila ba, Dimashƙu kuma za ta rasa 'yancinta. Suriyawan da suka ragu za su sha wulakanci kamar mutanen Isra'ila. Ni, Ubangiji Mai Runduna, na faɗa.”