Isaiah 17:5 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Zai zama kamar sa’ad da mai girbi ya tara hatsin da yake tsaye ya kuma girbe hatsin da hannunsa kamar sa’ad da mutum ya yi kala kawunan hatsi a Kwarin Refayim.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
إِسْرَٰٓءِيلَ ذَاتَ ذَمَ كَمَرْ غُواْنَرْ حَڟِنْ دَ عَكَ غِرْبٜىٰ، كَمَرْ غُواْنَرْ دَ عَكَيِ كَالَنْتَ حَرْ سَيْ دَ بَابُ كُواْمٜىٰ عَثِكِنْتَ، كَمَرْ أَ ݣُورِنْ رٜىٰڢَيَاوَا؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Isra'ila za ta zama kamar gonar da aka girbe, aka yanke amfaninta, ta zama marar kome kamar gona a kwarin Refayawa sa'ad da aka ɗebe amfaninta. Mutane kima ne kurum za su ragu.