Isaiah 19:14 โ€” Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Ubangiji ya sa zuba musu ruhun jiri; suka sa Masar ta yi tangaษ—i cikin kome da take yi, kamar yadda mutumin da ya bugu yake tangaษ—i cikin amansa.
Hausa Arabic 2020 (ุงูŽู”ุชู‘ูŽูˆู’ุฑูŽุชู’ ุฏูŽ ุงูŽู”ู†ู‘ูŽุจูŽุงูˆูŽุง)
ูŠูŽู‡ู’ูˆูœู‰ูฐู‡ู’ ูŠูŽู‡ููˆุฑูŽ ู…ูุณู ุงู•ูุณู’ูƒูŽุฑู’ ุฑููˆุทู ุนูŽุซููƒูู†ู’ุณูุž ูˆูŽู†ู‘ูŽู†ู’ ูŠูŽุณูŽุง ู…ูŽุตูŽุฑู’ ุชูŽู†ูŽ ุชูŽู†ู’โ€ŒุบูŽุทู ุนูŽุซููƒูู†ู’ ุฏููƒูŽู†ู’ ุงู”ูŽูŠู‘ููƒูŽู†ู’ุชูŽุŒ ูƒูŽู…ูŽุฑู’ ูŠูŽุฏู‘ูŽ ู…ูŽูŠู’ ุจูุบููˆูŽ ูŠูŽูƒูŽู†ู’ูŠู ุชูŽู†ู’โ€ŒุบูŽุทู ูŠูŽูŠู ุงู”ูŽู…ูŽูŠู’ุž
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Ubangiji ne ya sa su ba da gurguwar shawara. Sakamakon haka sai Masar ta yi ta aikata dukan abu a hugunce, tana tangaษ—i kamar bugagge wanda santsi na kwasarsa cikin aman da ya yi.