Isaiah 19:16 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
A wannan rana Masarawa za su zama kamar mata. Za su yi rawar jiki lokacin da Ubangiji Maɗaukaki ya ɗaga hannu a kansu.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
أَ رَانَرْ نَنْ مَصَرَاوَا ذَاسُ ذَمَ كَمَرْ مَاتَا، ذَاسُيِ ضَوَرْ جِكِے نَجِنْ ڟُواْرُواْ سَبُواْدَ يَهْوٜىٰهْ مَيْ ضُنْدُنَا يَمِيڧَ حَنُّنْسَ دُواْمِنْ يَحُكُنْتَسُ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Lokaci zai yi in da zuciyar mutanen Masar za ta narke kamar mata. Za su yi rawar jiki da razana lokacin da suka ga Ubangiji Mai Runduna ya miƙa hannunsa don ya hukunta su.