Isaiah 19:18 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
A wannan rana birane biyar a Masar za su yi yaren Kan’ana su kuma miƙa kai cikin yarjejjeniya ga Ubangiji Maɗaukaki. Za a ce da ɗayansu Birnin Hallaka.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
أَ رَانَرْ نَنْ بِرَنٜىٰ بِيَرْ نَڧَسَرْ مَصَرْ ذَاسُيِ يَرٜىٰنْ كَنْعَنَ سُكُمَ طَوْكِ ضَنْڟُوَا دَ سُونَنْ يَهْوٜىٰهْ مَيْ ضُنْدُنَا ؞ طَيَ دَغَ بِرَنٜىٰنَّنْ ذَاعَ كِرَتَ «بِرْنِنْ هَلَّكَ»؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
A wannan rana, za a yi amfani da harshen Ibrananci a birane biyar na Masar. Mutanen da suke can za su riƙa yin rantsuwarsu da sunan Ubangiji Mai Runduna. Za a sa wa ɗaya daga cikin biranen nan suna, “Birnin Hallaka.”