Isaiah 19:25 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Ubangiji Maɗaukaki zai albarkace su, yana cewa, “Albarka ta tabbata ga Masar, mutanena, Assuriya aikin hannuna, da kuma Isra’ila gādona.”
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
يَهْوٜىٰهْ مَيْ ضُنْدُنَا ذَيْسَا مُسُ أَلْبَرْكَ يَنَ ثٜىٰوَ «أَلْبَرْكَ تَا تَبَّتَا عَكَنْ مَصَرْ مُتَنٜىٰنَ دَ أَسُّرِيَ عَيْكِنْ حَنُّوَنَ دَ إِسْرَٰٓءِيلَ جَمَعَتَ تَغَادُواْ؞»
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Ubangiji Mai Runduna zai sa musu albarka, ya ce, “Zan sa muku albarka, ke Masar, jama'ata, da suke Assuriya wadda na halitta, da ke kuma Isra'ila zaɓaɓɓiyar jama'ata.”