Isaiah 2:17 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Za a jawo mai girman kai ƙasa a kuma ƙasƙantar da mai ɗaga kai; Ubangiji kaɗai za a ɗaukaka a wannan rana,
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
ذَاعَڧَسْڧَنْتَرْ دَ غِرْمَنْ كَيْ نَیَنْ أَدَمْ، دَ دُكْ مَيْ طَغَ كَيْ؞ أَ رَانَرْ نَنْ يَهْوٜىٰهْ نٜىٰ كَطَيْ ذَاعَ طَوْكَكَ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Girmankan ɗan adam zai ƙare, za a hallakar da fāriyar ɗan adam, Ubangiji ne kaɗai za a ɗaukaka sa'ad da wannan rana ta yi,