Isaiah 2:20 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
A wannan rana mutane za su zubar wa jaba da jamage gumakansu na azurfa da gumakansu na zinariya da suka yi don su bauta musu.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
أَ رَانَرْ نَنْ مُتَنٜىٰ ذَاسُ جٜىٰڢَرْ دَ غُمَكَنْسُ نَأَظُرْڢَا دَ نَظِنَرِيَ؞ ذَاسُ بَرْ وَٻٜىٰرَايٜىٰ دَ جٜىٰمَغُ غُمَكَنْ دَ سُكَيِ وَكَنْسُ دُواْمِنْ سُجَّدَ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Sa'ad da wannan rana ta yi za su zubar da gumakan da suka yi na zinariya da azurfa, za su bar wa ɓeraye da jemagu.