Isaiah 2:21 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Za su gudu zuwa kogwannin duwatsu da kuma zuwa tsagaggun duwatsu daga razanar Ubangiji da kuma darajar ɗaukakarsa, sa’ad da ya tashi don yă girgiza duniya.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
ذَاسُ شِغَ كُواْڠُونِّنْ دُوَڟُو دَ مَڢَكَا أَدُوڟٜىٰ، دُواْمِنْ سُغُدُ دَغَ ڢُشِنْ يَهْوٜىٰهْ دَغَ طَوْكَكَرْ دَرَجَرْسَ سَعَدَّ يَتَاشِ يَڟُواْرَتَرْ دَ دُونِيَا؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Sa'ad da Ubangiji ya zo domin ya girgiza duniya, jama'a za su ɓuya a cikin kogwannin tuddai da ramummukan duwatsu, suna ƙoƙari su ɓuya daga fushinsa, ko su ɓuya daga ikonsa da ɗaukakarsa.