Isaiah 2:3 โ€” Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Mutane da yawa za su zo su ce, โ€œKu zo, bari mu haura zuwa dutsen Ubangiji, zuwa gidan Allah na Yaฦ™ub. Zai koya mana hanyoyinsa, domin mu yi tafiya cikin hanyoyinsa.โ€ Dokar za tฤƒ fito daga Sihiyona, maganar Ubangiji daga Urushalima.
Hausa Arabic 2020 (ุงูŽู”ุชู‘ูŽูˆู’ุฑูŽุชู’ ุฏูŽ ุงูŽู”ู†ู‘ูŽุจูŽุงูˆูŽุง)
ฺงูŽุจููŠู„ู ุฏูŽูŠูŽูˆูŽ ุฐูŽุงุณูุฐููˆุงู’ ุณูุซูœู‰ูฐุŒ ยซูƒูุฐููˆุงู’ ู…ูู‡ูŽูˆู’ุฑูŽ ุชูุฏูู†ู’ ูŠูŽู‡ู’ูˆูœู‰ูฐู‡ู’ ุŒ ุฐููˆูŽุง ุบูุฏูŽู†ู’ ุงู„ู„ู‘ูŽู‡ู’ ู†ูŽ ูŠูŽุนู’ฺงููˆุจูŽุŒ ูŠูŽูƒููˆุงู’ูŠูŽ ู…ูŽู†ูŽ ู‡ูŽู†ู’ูŠููˆุงู’ูŠูู†ู’ุณูŽุŒ ู…ููƒูู…ูŽูŠู ุชูŽฺขููŠูŽ ุงู”ูŽ ุญูŽู†ู’ูŠูŽุฑู’ุณูŽุžยป ุบูŽู…ูŽุง ุฏูŽุบูŽ ุณูู‡ููŠููˆุงู’ู†ูŽ ูƒููˆุงู’ูŠูŽุฑู’ูˆูŽุง ุฐูŽุงุชูŽ ฺขูุชูŽุŒ ุฏูŽุบูŽ ุนูุฑููˆุดูŽู„ููŠู…ูŽ ู…ูŽุบูŽู†ูŽุฑู’ ูŠูŽู‡ู’ูˆูœู‰ูฐู‡ู’ ุฐูŽุงุชูŽ ุจูŽุธููˆุž
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Jama'arsu za su ce, โ€œBari mu haura zuwa tudun Ubangiji, Zuwa ga Haikalin Allah na Isra'ila. Za mu koyi abin da yake so mu yi, Za mu yi tafiya a hanyar da ya zaษ“a. Koyarwar Ubangiji daga Urushalima take zuwa, Daga Sihiyona yake magana da jama'arsa.โ€