Isaiah 2:9 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Saboda an jawo mutum ƙasa aka kuma ƙasƙantar da ɗan adam, kada ku gafarta musu.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
تَهَكَ عَكَ ڧَسْڧَنْتَرْدَ یَنْ أَدَمْ، عَكَ كُمَ كُنْيَتَرْدَ كُواْوَنٜىٰ مُتُمْ؞ كَدَ كَغَاڢَرْتَا مُسُ، يَا يَهْوٜىٰهْ!
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Za a ƙasƙantar da kowane mutum, a kunyata shi. Kada ka gafarta musu, ya Ubangiji!