Isaiah 20:3 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Sa’an nan Ubangiji ya ce, “Kamar dai yadda bawana Ishaya ya yi ta yawo tsirara kuma ba takalmi a ƙafa shekara uku, a matsayin alama da shaida a kan Masar da Kush,
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
بَايَنْ شٜىٰكَرَا عُكُ سَيْ يَهْوٜىٰهْ يَيِ مَغَنَ تَبَاكِنْ عِشَايَ ثٜىٰوَ «بَاوَنَ عِشَايَ يَيِ شٜىٰكَرَا عُكُ يَنَ تَڢِيَ ڟِرَرَ بَابُ تَاكَلْمَ عَڧَڢَاڢُنْسَ؞ وَنَّنْ عَلَمَ ثٜىٰ دَ ݣُوتَنْثِنْ غَرْغَطِنْ دَ ذَنْ كَٰوُاْ عَكَنْ مَصَرْ دَ إِتِيُواْڢِيَ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Sa'ad da aka ci Ashdod, sai Ubangiji ya ce, “Bawana Ishaya ya yi ta yawo tsira, ba kuma takalmi a ƙafarsa har shekara uku. Wannan ita ce alamar abin da zai faru a ƙasa Masar da Habasha.