Isaiah 20:6 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
A wannan rana mutanen da suke zama a bakin teku za su ce, ‘Dubi abin da ya faru da waɗanda muka dogara a kai, waɗanda muka gudu muka je don neman taimako da ceto daga sarkin Assuriya! Yaya za mu tsira?’ ”
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
أَ رَانَرْ نَنْ مَذَوْنَنْ وَنَّنْ يَنْكِنْ بَاكِنْ تٜىٰكُ ذَاسُثٜىٰ، ‹تُواْ، غَ أَبِنْدَ يَڢَرُ دَ وَطَنْدَ مُكٜىٰسَا رَيْ نَنٜىٰمَنْ تَيْمَكُواْ، وَطَنْدَ مُكَ تَڢِے وُرِنْسُ نٜىٰمَنْ تَيْمَكُواْ دُواْمِنْ مُكُٻُتَ دَغَ حَنُّنْ سَرْكِنْ أَسُّرِيَ! يَنْذُ يَيَ ذَامُ كُٻُتَ؟› »
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
A wannan rana mutanen da suke zaune a gaɓar Filistiyawa za su ce, ‘Dubi abin da ya faru ga jama'ar da muka dogara da su don su tsare mu daga Sarkin Assuriya! Ƙaƙa za mu yi mu tsira?’ ”