Isaiah 21:10 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Ya mutanena, an ragargaje ku a masussuka, na faɗa muku abin da na ji daga Ubangiji Maɗaukaki, daga Allah na Isra’ila.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
يَا كُو مُتَنٜىٰنَ إِسْرَٰٓءِيلَ، دَ عَكَ بُبُّغَ كَمَرْ أَلْكَمَ أَوُرِنْ بُغُنْ حَڟِ، أَبِنْدَ نَجِ دَغَ وُرِنْ يَهْوٜىٰهْ مَيْ ضُنْدُنَا ، اللَّهْ نَ إِسْرَٰٓءِيلَ شِے نَكٜىٰيِ مُكُ شٜىٰلَ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Ya jama'ata, an buga ku kamar yadda ake bugun alkama a masussuka. Amma yanzu na kawo muku albishir wanda na ji daga wurin Ubangiji Mai Runduna, Allah na Isra'ila.