Isaiah 23:7 โ Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Wannan ce birnin murnanku, birnin nan na tun dฤ wadda ฦafafunta suka kai ta zama a ฦasashe masu nesa?
Hausa Arabic 2020 (ุงููุชููููุฑูุชู ุฏู ุงูููููุจูุงููุง)
ูููู! ุจูุฑููููููู ููููฐูููู ู
ููู ุชูุงฺงูู
ูุ ุจูุฑููููููู ููููฐูููู ููููุฏู ุงููุตูููููุณู ุชููู ุฒูุงู
ูุงูููู ุฏูุง ููููฐุ ุจูุฑููููู ููููฐูููู ููููุฏู ููุนููููู ุฏู ู
ูุชูููููฐ ุณฺูููขู ู
ููููู ุนฺูงูุณูุงุดูููฐ ู
ูุงุณู ูููุณูุ
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Ya yiwu kuwa a ce wannan Taya ce birnin farin ciki, wadda aka kafa ta tuntuni? Wannan kuwa ita ce birnin da yake aikawa da mutane hayin teku su kafa nahiyoyi?