Isaiah 25:9 โ Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
A wannan rana za su ce, โTabbatacce wannan shi ne Allah; mun dogara a gare shi, ya kuma cece mu. Wannan shi ne Ubangiji, mun dogara a gare shi; bari mu yi murna mu kuma yi farin ciki a cikin cetonsa.โ
Hausa Arabic 2020 (ุงููุชููููุฑูุชู ุฏู ุงูููููุจูุงููุง)
ุนูุ ุฐูุงุนู ุซูููฐ ุงูู ุฑูุงููุฑู ููููุ ยซููููููู ููููููู ุงูููููู ููู
ู ููููฐ! ู
ููู ุฏููุงูุบูุถู ุงููุบูุฑูููฐุดู ูููููู ุซูููฐุซูููฐู
ู! ุดููููููฐ ููููููููฐูู ููููุฏู ู
ููู ุณูุง ุฑููู ุบูุฑูููฐุดู! ุจูุฑู ู
ููู ู
ูุฑููู ุฏู ฺขูุถู ุซููู ุนูุซููููู ุซูููฐุชููุงููุฏู ูููููฐููุงู ู
ูููุยป
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Sa'ad da wannan ya faru, kowa zai ce, โShi Allahnmu ne! Mun dogara gare shi, ya kuwa cece mu. Shi ne Ubangiji. Mun dogara gare shi, yanzu kuwa muna da farin ciki domin ya cece mu!โ