Isaiah 26:14 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Yanzu duk sun mutu, ba za su ƙara rayuwa ba; waɗannan ruhohin da suka rasu ba za su tashi ba. Ka hukunta su ka kuma kawo su ga hallaka; ka sa ba za a ƙara tunawa da su ba.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
يَنْذُ سُنْ مُتُ، بَاسُ دَ رَيْ كُمَ، مَتَتُّو نٜىٰ سُو، بَذَاسُ سَاكٜىٰ تَاشِبَ؞ غَمَا كَا حُكُنْتَسُ، كَكَوَرْ دَسُو، كَسَا بَاوَنْدَ يَكٜىٰ تُنَاوَا دَسُو؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Yanzu kuwa sun mutu, ba za su ƙara rayuwa ba, Kurwarsu ba za ta tashi ba, Domin ka hukunta su, ka hallaka su. Ba wanda zai ƙara tunawa da su.