Isaiah 26:15 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Ka fadada al’umma, ya Ubangiji; ka fadada al’umma. Ka samo wa kanka ɗaukaka; ka fadada dukan iyakokin ƙasar.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
يَا يَهْوٜىٰهْ ، كَيْ كَا ڧَارَ غِرْمَنْ أَلْعُمَّرْمُ، عِ، كَا ڧَارَ غِرْمَنْ أَلْعُمَّرْمُ، كَيْ كَا ڧَارَ ڢَاطِنْ إِيَاكَرْ ڧَسَرْمُ؞ وَنَّنْ كُوَ يَسَا أَنَ غِرْمَمَكَ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Ya Ubangiji, ka sa al'ummarmu ta yi ƙarfi, Ka faɗaɗa karkararta a kowane gefe, Wannan kuwa ya sa ana girmama ka.