Isaiah 26:16 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Ubangiji, sun zo gare ka a cikin damuwarsu; sa’ad da ka hore su, da ƙyar suna iya yin addu’a.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
يَا يَهْوٜىٰهْ ، ثِكِنْ عَذَابَ جَمَعَرْكَ سُكَ نٜىٰمٜىٰكَ؞ سَبُواْدَ ڟَنَنِنْ عَذَابَرْ دَسُكٜىٰ ثِكِ، يَذَمَ مُسُ دَ وَهَلَ سُيِ أَدُّعَ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Ka hukunta jama'arka, ya Ubangiji, A cikin azaba sun yi addu'a gare ka.