Isaiah 26:21 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Duba, Ubangiji yana fitowa daga mazauninsa don yă hukunta mutanen duniya saboda zunubansu. Duniya za tă bayyana zub da jinin da aka yi a kanta; ba za tă ƙara ɓoye waɗanda aka kashe a cikinta ba.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
غَاشِ، نِے يَهْوٜىٰهْ إِنَ ڢِتُواْوَ دَغَ وُرِنْ ذَمَنَ، دُواْمِنْ إِنْ حُكُنْتَ مَذَوْنَنْ دُونِيَا سَبُواْدَ مُغُنْتَارْسُ؞ عِ، ڧَسَا ذَاتَ بُوطٜىٰ أَسِيرِنْ جِنِ، جِنِنْ دَ عَكَ ظُبَرْ عَكَنْتَ، بَذَاتَ ڧَارَ رُڢٜىٰ وَطَنْدَ عَكَ كَشٜىٰبَ؞»
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Ubangiji yana zuwa ya hukunta jama'arsa a duniya saboda zunubansu. Kashe-kashen da aka yi a duniya a ɓoye, za a bayyana su, ƙasa ba za ta ƙara ɓoye waɗanda aka kashe ba.