Isaiah 27:12 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
A wannan rana Ubangiji zai tankaɗe daga Yuferites mai gudu zuwa Rafin Masar, ku kuma, ya Isra’ilawa, za a tattara ku ɗaya-ɗaya.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
أَ رَانَرْ نَنْ، يَهْوٜىٰهْ ذَيْ تَتَّرَاسُ كَمَرْ حَڟِ تُنْدَغَ ݣُورِنْ كُواْغِنْ يُڢِرٜىٰتِسْ حَرْ ذُوَا ݣُورِنْ إِيَاكَرْ مَصَرْ؞ ذَاعَ تَتَّرَاكُ طَيَ طَيَ، يَا كُو یَیَنْ إِسْرَٰٓءِيلَ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
A wannan rana Ubangiji kansa zai hukunta jama'arsa, Isra'ila, daga wannan iyakar ƙasa zuwa waccan, tun daga Yufiretis har zuwa iyakar Masar. Zai raba tsakanin nagari da mugu.