Isaiah 28:19 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
A duk sa’ad da ya zo; ko da safiya, ko dare ko kuma da rana, zai yi ta ratsawa yana kwasanku.” Za ku zama kamar mutumin da ya zama abin karin magana,
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
كُواْوَنٜىٰ لُواْكَثِنْ دَ ذَاتَ ٻُلُّواْ مُكُ، مَسِيڢَ ذَاتَ ݣُوشٜىٰكُ؞ ذَاتَيِ تَأَوْكُواْ مُكُ كُواْوَثٜىٰ سَاڢِيَ عَكَيْ عَكَيْ، كُواْ دَ رَانَ كُواْ دَدَرٜىٰ؞» غَانٜىٰوَرْ وَنَّنْ سَڧُواْ ذَاتَ كَٰوُاْ رَظَنَ!
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Za ta yi ta auko muku a kai a kai kowace safiya. Tilas ku sha ta dare da rana. Kowane sabon jawabin da zai zo muku daga wurin Allah, zai kawo muku sabuwar razana!