Isaiah 29:18 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
A wannan rana kurame za su ji maganganun littafi, daga duruduru da duhu kuma idanun makafi za su gani.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
أَ رَانَرْ نَنْ، كُرَمٜىٰ ذَاسُجِ كَرَاتُنْ كَلْمُواْمِنْ لِتَّڢِنْ، إِدَانُنْ مَكَڢِ مَاسُ ذَمَ أَدُهُ، ذَاسُ عِيَ غَنِ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
A wannan rana, kurame za su ji sa'ad da aka karanta littafi da murya, makafi kuwa waɗanda suke zaune cikin duhu za su buɗe idanunsu su gani.