Isaiah 29:2 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Duk da haka zan yi wa Ariyel kwanto za tă kuma yi kuka da makoki, za tă zama mini kamar bagaden jini.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
سَعَنً ذَنْ حُكُنْتَكُ، ذَاعَيِ كُوكَا دَ ثِظُوانْ هَڧُواْرَ؞ غَمَا بِرْنِنْ ذَيْ ذَمَ بَغَدٜىٰ كَمَرْ أَرِيٜىٰلْ، وَتُواْ بَغَدٜىٰنْ دَ وُتَا تَرُڢٜىٰ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
sa'an nan Allah zai kawo wa birnin wanda ake ce da shi, “Bagaden Allah,” masifa. Za a yi kuka a yi kururuwa, birnin kansa za a maishe shi bagade inda za a ƙona hadayun ƙonawa!