Isaiah 29:21 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
waɗanda ta magana kawai sukan mai da mutum mai laifi, waɗanda suke kafa tarko wa mai ba da kāriya a ɗakin shari’a da shaidar ƙarya kuma su hana marar laifi samun shari’ar adalci.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
مَاسُ شَيْدَرْ ڧَضْيَا عَكَنْ مَرَسَ لَيْڢِے، مَاسُ حَنَ شَرِيعَرْ غَسْكِيَ أَوُرِنْ تَارُوَ عَڧُواْڢَرْ غَرِ، مَاسُ حَنَ وَ مَيْ غَسْكِيَ حَكِّنْسَ، دُكْ ذَاعَ كَوَرْدَسُو؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Allah zai hallakar da waɗanda suke zambatar waɗansu, da waɗanda sukan hana a hukunta wa masu mugun laifi, da waɗanda sukan yanka ƙarya don a hana wa amintattu samun shari'ar adalci.