Isaiah 3:14 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Ubangiji yana shari’a da dattawa da kuma shugabannin mutanensa, “Ku ne kuka lalace gonar inabina; ganimar talakawa suna a gidajenku.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
يَهْوٜىٰهْ يَا كَٰوُاْ وَنَّنْ ڧَارَ عَكَنْ دَتَّاوَا دَ شُوغَبَنِّنْ مُتَنٜىٰنْسَ، يَثٜىٰ «غَا لَيْڢِنْكُ؞ كُنْ ٻَاتَ غُواْنَرْ إِنَبِے؞ كَايَنْ دَكُكَ ڨُوثٜىٰ دَغَ تَلَكَاوَا سُنْثِكَ غِدَاجٜىٰنْكُ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Ubangiji ya kawo dattawa da shugabannin jama'arsa a gaban shari'a. Ga laifin da ya same su da shi, “Kun washe gonakin inabi, kun cika gidajenku da abin da kuka ƙwato daga matalauta.