Isaiah 3:4 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
“Zan sa ’yan yara su zama shugabanninsu; ’yan yara kurum za su yi mulkinsu.”
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
ذَيْسَا سَمَارِ سُذَمَ شُوغَبَنِّنْسُ، يَارَا نٜىٰ ذَاسُيِ مُلْكِنْسُ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Ubangiji zai sa yaran da ba su balaga ba su mallaki jama'ar.