Isaiah 30:1 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
“Kaiton ’ya’ya masu tayarwa,” in ji Ubangiji, “ga waɗanda suke ƙulle-ƙullen da ba nawa ba, suna yin yarjejjeniya, amma ba ta Ruhuna ba, suna jibga zunubi a kan zunubi;
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
إِنْجِ يَهْوٜىٰهْ ، «كَيْتُوانْكُ، یَیَنَ مَاسُ تَيَرْوَ! كُو مَاسُ عَيْكَتَ نُڢِ، عَمَّا نُڢِنْ دَ بَنَوَبَ، كُنَ طَوْرَ يَرْجٜىٰجٜىٰنِيَ بَاتَرٜىٰدَ نُڢِينَبَ، تَهَكَ كُنَ تَعَيْكَتَ ذُنُوبِ عَكَنْ ذُنُوبِ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Ubangiji ya yi magana, ya ce, “Waɗanda suke mulkin Yahuza sun shiga uku, domin sun tayar mini. Suna aiki da shirye-shiryen da ba ni ne na yi ba, suka sa hannu a kan yarjejeniya gāba da nufina. Suna ta aikata zunubi a kan zunubi.