Isaiah 30:17 โ Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Dubu za su gudu don barazanar mutum guda; da jin barazanar mutane biyar dukanku za ku yi ta gudu sai an bar ku kamar sandar tuta a kan dutse, kamar tuta a kan tudu.โ
Hausa Arabic 2020 (ุงููุชููููุฑูุชู ุฏู ุงูููููุจูุงููุง)
ุฏูุจููู ุณููุงูุฌููุงูุฌููููู ุฐูุงุณู ุบูุฏู ุฏู ุบููููู ุงููุจููุงููููู ุบูุงุจููููู ุทููู! ุฏู ุบููููู ุงููุจููุงููููู ุบูุงุจููููู ุจูููุฑูุ ุฏููููููู ุฐูุงูู ุบูุฏู ุญูุฑู ุถูุบููุงูููุฑููู ุฐูุงุชู ุฐูู
ู ููู
ูุฑู ุณูููุฏููู ุชููุชู ุนููููู ุชูุฏูุ ููู
ูุฑู ุนูููู
ู ุนููููู ุจูุจูููู ุชูุฏูุ
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Dubunku za su gudu da ganin abokin gฤbanku ษaya, abokan gฤba biyar sun isa su sa dukanku ku gudu. Ba abin da zai ragu daga cikin rundunar sojojinku, sai sandan tutarku kaษai da take kan tudu.