Isaiah 30:22 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Sa’an nan za ku ƙazantar da gumakanku da kuka dalaye da zinariya; za ku zubar da su kamar rigar al’adar mace ku kuma ce musu, “Ku ɓace mana da gani!”
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
ذَاكَ ݣُوشِ غُمَكَنْكُ وَطَنْدَ عَكَيِ مُسُ أَدُواْ دَ أَظُرْڢَا دَ وَطَنْدَ عَكَ رُڢٜىٰ دَ ظِينَارِيَ، كَجٜىٰڢَرْ دَسُو كَمَرْ أَبِنْ ڨَمَ، كَنَ إِيهُ، كَنَ ثٜىٰوَ «كُٻَثٜىٰ دَغَ غَرٜىٰنِ!»
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Za ku kwashe gumakanku waɗanda aka dalaye da azurfa, da waɗanda aka rufe da zinariya, ku jefar da su kamar abin ƙyama, kuna ihu, kuna cewa, “Ku ɓace mana da gani!”