Isaiah 30:6 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Allah ya faɗa game da dabbobin Negeb cewa, Ta cikin ƙasa mai wahala da mai hatsari inda zakoki da zakanya, inda macizai masu dafi da macizai masu tashi sama suke, jakadu na ɗaukan arzikinsu a kan jakuna, dukiyarsu a kan raƙuma, zuwa ƙasan nan marar riba,
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
غَا سَڧُواْ غَمٜىٰدَ دَبُّواْبِنْ دَاجِنْ نٜىٰغٜىٰبْ؞ «دُوبِے وَكِلَنْ يَهُودَ سُنَ تَڢِيَ أَ حَنْكَلِ سُنَ رَڟَاوَ تَمُوغُنْ دَاجِ ذُوَا مَصَرْ، دَاجِ نَظَكُواْكِ دَ مُوغَيٜىٰنْ مَثِيظَيْ؞ سُنَ طَوْكٜىٰ دَ كَايَنْ أَرْزِڧِ عَكَنْ جَاكُنَ، كَايَنْ أَجِيَرْسُ عَكَنْ رَاڧُمَ دُواْمِنْ نٜىٰمَنْ تَيْمَكُواْ دَغَ مَصَرْ، دَغَ مُتَنٜىٰ مَرَسَ كَٰوُاْ رِيبَ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Wannan shi ne jawabin da Allah ya yi a kan dabbobin da suke kudancin hamada, “Jakadu sun yi tafiya a ƙasa mai hatsari, inda zakoki suke, inda macizai masu dafi da macizai masu tashi sama suke. Suna labta wa jakunansu da raƙumansu kayayyaki masu tsada da za su kai gaisuwa ga al'ummar da ba za ta taimake su da kome ba.